Mutanen 19 da suka fito daga rukuni daban-daban da shugaban Amurka Joe Biden ya karrama a ranar Juma'a saboda yin abin da Fadar White House ta kira a tsayin wadanda suka taka muhimmiyar rawa wajen bada gudunmawa a bangarori daban-daban, da tsaron Amurka da wasu muhimman ayyuka ga al'umma.
Shekara goma bayan da mayakan Boko Haram a Najeriya suka sace ‘yan matan makarantar Chibok fiye da 270, har yanzu 82 ba su samu kubuta ba; Masu fafutukar kare muhalli da ‘yan cin 'dan Adam sun yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta dakatar da ayyukan kasuwancin Shell a Niger Delta, da wasu rahotanni
Domin Kari