Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yar Majalisa: Ba Za Mu Manta Da 'Yan Matan Chibok Ba

Hotunan gudanar da wani taro a Amurka, domin yin tuni kan sauran ‘yan matan makarantar Sakandare na garin Chibok da mayakan Boko Haram suka sace a jihar Borno da ke Arewa Maso Gabashin Najeriya a shekarar 2014.

Domin Kari

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG